bayani Akan Kiran da yan majalisu su kaiwa matan kanywood zuwa Abuja Daman wan nan shine ma shimman Kiran mu Allah wajan su kalli cikaken video

bayani Akan Kiran da yan majalisu su kaiwa matan kanywood zuwa Abuja Daman wan nan shine ma shimman Kiran mu Allah wajan su kalli cikaken video

Yan majalisu na Abuja sun kiramu Wai muzo wallahi nayi I'ma ni kance wa fada zasuyi Mana mu tsaf  tacece harkar sa na ar mu Wai Ashe Daman bahaka bane

Kawai sa Naga alad din miyan hamsin Wai daga barau maliya I jibirin nace Mai zai Mai wa inje ije intaya shi kwana Naga shi ba mace Amman an ce inje intaya shi kwana

Abin ya daure min Kai nace Masa nice Masa ni bazani domin bana aikata Al fasha kaga yanzu Babar ragowar Yan kanywood din acen Han nunsu

San Nan Kuma bansan mezasuyi muba domin kuwa ko wacce da kwai Dan Dan majalisar da ya dauke Amman bazan basa kwai ba

Amman wan nan abin da Yan majalisu suke Shirin yimana da izi nin allah Allah yafisu Kuma in Sha Babu wadda zai rude inyi Zina dashi koma waye

Post a Comment

Previous Post Next Post